Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
A labarin nan, za a ji bayan gwamnati ta yi watsi da zargin da ake yi wa Femi Gbajabiamila, Tinubu ya ba shi muhimmin mukami a kwamitin yan sandan jihohi.
Matatar Dangote da sauran manyan masu kasuwancin mai sun rage farashin fetur da dizal, yayin da gwamnati ta bukaci karin saukin farashi ga 'yan Najeriya.
Majalisa ta yi watsi da bukatar kwace MTN da DStv, ta bukaci gwamnati ta kara matsin lamba domin kare 'yan Najeriya daga hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Gwamnatin Tarayya ta raba takin zamani da sauran kayan noma ga manoma 5,642 a jihar Gombe domin tallafa musu a daminar 2026 da ƙara samar da abinci.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarni ga hukumar ICPC kan ma'aikatar bogi. Shugaba Tinubu ya umarci a gudanar da bincike tare da kawo masa rahoto.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin Tinubu ta dakatar da shirin gyaran tubabbun 'yan Boko Haram, tana cewa rashin tsaro da kashe-kashe sun kara kamari.
ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
Labarai
Samu kari