Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun kai munanan hare hare a jihohin Yobe da Borno, sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya a daren ranar Laraba.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana dalilin da ya sanya jami'ata suka cafke tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore, a babbar kotun Abuja.
DSS ta kama masu safarar makamai uku a Kaduna, ta kwato AK-47 da alburusai sama da 200. Gwamna Uba Sani ya yaba, ya ce babu mafaka ga masu laifi.
Duk da samar da mai daga matatar Dangote, rahoton hukumar NMDPRA ya nuna Najeriya ta shigo da kusan lita biliyan 15 na fetur tun Agustan 2024 zuwa yanzu.
Farfesa Joash Amupitan ya zama shugaban INEC na kasa a hukumance bayan karbar rantsuwar kama aiki daga Shugaba Bola Ahmed Tinubu yau Alhamis a Aso Rock.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya musanta satar dukiyar jama'a lokacin da yake kan mulki. Ya bayyana cewa ya tsunduma sana'ar noma da kiwo.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun hadin gwiwa a kasar nan sun yi nasarar kawar da yan ta'adda 50 tare da jikkata akalla 70 yayin hare-hare a Borno da Yobe.
Shugaban hukumar zabe ta kasa watau INEC mai jiran gado, Farfesa Amupitan ya isa fadar shugaban kasa da ke Abuja domin karbar rantsuwar kama aiki daga Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
Labarai
Samu kari