Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki gyaran Dokar Zabe da Shugaba Bola Tinubu ya yi, tana gargadi game da tasirin APC da cewa demokratin Najeriya na cikin hadari.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mai martaba Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero shugabancin kwamitin ciyar da talakawa a Ramadan 2026 a fadin Najeriya.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta sanya lokacin gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, a gaban kotu. DSS na yi masa wasu zarge-zarge.
Sheikh Bashir Aliyu Umar ya bayyana cewa kamata ya yi shugaban kasa ya mayar da hankali wajen sauke nauyin da ke kansa maimakon rokon a yafe masa.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun cafke mai kawo musu jirage marasa matuka.
Bincike ya bayyana dangantakar Jeffrey Epstein da Ehud Barak a harkar riba daga rikicin Boko Haram a Najeriya, tare da amfani da tashoshin jiragen ruwa da kan tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta takaita zirga zirga a jihar Kano a shirin zaben cike gibi da za a yi a karamar hukumar Birni da Ungogo a gobe Asabar.
Babban hafsan tsaron kasa (CDS), Janar Olufemi Olatubosun Oluyede, ya kaddamar da rundunar Operation Savannah Shield, da za ta fattaki 'yan ta'adda a Kwara Neja.
Labarai
Samu kari