Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe mutane bayan sun rika harbi kan mai uwa da wabi.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yuauf na shirin kawo karshen rashin ruwa a wasu kauyuka da ke kananan hukumomi a cikin yan kwanakin nan.
Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar III ya gana da Sarkin Zazzau Ahmed Nuhu Bamalli. Sun tattauna batun hadin kai a Najeriya, musamman Arewa.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar da cewa bidiyon da ke nuna Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ministoci suna rera tsohuwar wakar kasa ba sabon bidiyo ba ne.
Adeniyi Adeyemi ya bayyana shirye-shiryen sa na hadin gwiwa da ICPC bayan Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci hukumar ta binciki huldar hkumar PFIPC.
Shugaban hukumar kwastam ta Najeriya (NCS), Adewale Bashir Adeniyi, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta rage harajin da ake karba kan shigo da motoci.
Gwamnonin APC 21 sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu, suna mai cewa gyare-gyarensa suna da muhimmanci wajen farfaɗo da Najeriya.
Majalisar Dattawa ta fito ta yi magana kan batun amincewa da kasafin kudin N1.3bn na ma'aikatar bogi. Ta bayyana cewa ba ita ce ta sanya kudaden ba.
Labarai
Samu kari