Rundnar sojin Iran ta saki bidiyon yadda wasu sojojinta suka shiga ruwa suka kwace wasu jiragen ruwan da za su wuce ta mashigar Hormuz ba tare da izininsu ba.
Rundnar sojin Iran ta saki bidiyon yadda wasu sojojinta suka shiga ruwa suka kwace wasu jiragen ruwan da za su wuce ta mashigar Hormuz ba tare da izininsu ba.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta yi magana kan batun shirin tsige Gwamna Seyi Makinde. Majalisar dokokin ta bayyana cewa zancen yana da nasaba da siyasa.
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware Naira tiriliyan 1.013 domin fara shirye-shiryen gudanar da zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi wa 'yan kasa bayani kan rashin tsaro.
Gwamnatin Taraba ta rufe babban asibitin ƙwararru na Jalingo don gyare-gyare; marasa lafiya masu jinyar ƙoda sun shiga tashin hankali sakamakon rashin wurin jinya.
Kotu ta dakatar da ƙungiyar likitoci (NARD) daga shiga yajin aikin da suka shirya farawa ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta ware Naira biliyan 2.3 a kasafin kudin shekarar 2026 domin biyan hakkoƙin tsofaffin shugabannin ƙasa da mataimakansu.
A labarin nan, za a ji cewa attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya kara shigar da karar Farouk Ahmed da ya jagoranci hukumar NMPDRA gaban hukumar yaki da rashawa.
Kungiyar Kiristoci (CAN) a Bauchi ta kare Gwamna Bala Mohammed daga zarge-zargen daukar nauyin ta'addanci, tana mai jaddada zaman lafiya da hadin kai a jihar.
Labarai
Samu kari