Kotun Daukaka Kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ya yi barazanar soke rajistar jam’iyyar NDC mai adawa.
Kotun Daukaka Kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ya yi barazanar soke rajistar jam’iyyar NDC mai adawa.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
Janar Christopher Musa ya umarci jami'an tsaro su hallaka 'yan bindiga ba tare da jiran umarni ba yayin kaddamar da kayan tsaro na Naira biliyan 27 a Sokoto.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna yankin a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja sun shiga tashin hankali bayan bam ya hallaka wasu sojoji da ke ba su tsaro.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Shugaban hukumar PFIPC da ake takaddama a kanta, Adeniyi Adeyemi Matthew, ya bayyana dalilin da ya sanya ya kafa hukumar. Ya ce domin jawo masu zuba jari ne.
Kotun daukaka kara ta amince da bukatar kungiyar MURIC game da hukuncin hana dalibai mata musulmi sanya hijabi a makarantar ISI da ke jami'ar Ibadan.
Batun kirkirar ma'aikatar bogi a karkashin gwamnatin tarayya na ci gaba da daukar hankali yayin da abubuwa ke kara fitowa fili game da wadanda ke da hannu.
Wata kungiyar Kiristoci a Neja ta bukaci APC da Gwamna Mohammed Bago su tsayar da Kirista a mataimakin gwamna, tana kin amincewa da tikitin Musulmi da Musulmi.
Shugaban hukumar PFIPC da ake takaddama a kanta, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ya tattauna da shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.
Rundunar yan sanda ta gurfanar da malamin ABU, Dr. Bashir Kurfi a gaban kotu kan kalaman da ya yi da ake ganin suk bata sunan gwamnatin jihar Katsina.
Labarai
Samu kari