A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Sakatare Janar na Vatican, Pietro Parolin, ya ce rikice-rikicen tsaro a Najeriya ba na addini ba ne, amma suna da tushe na zamantakewa da ake samu.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar dakile wani shirin gudanar da auren jinsi a Kano da wasu mutane suka shirya. An cafke mutanen da ake zargi akwai hannunsu.
Hadadden kwamitin majalisar dattawa da ta wakilai kan yi wa kundin tsarin mulki kwaskwarima, ya amince a kirkiro karin jihohi har guda shida a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu yawa bayan an gwabza fada.
Sababbin sharuddan murabus na sojoji sun bayyana cewa tsofaffin manyan hafsoshin tsaron ƙasa za su samu manyan motoci da kudin jinya na N30m a shekara.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta sanar da soke batun auren shahararrun 'yan TikTok, Ashiru Idris wanda aka fi sani da Mai Wushirya da Basira 'Yar Guda.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya ce Muhammadu Buhari ya kewaye kansa da masu kwaɗayi da suka rinka yaba masa amma suka watsar da shi bayan ya bar mulki.
Kwamitin majalisar tarayya kan gyaran kundin tsarin mulki a Najeriya ya amince da kafa sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas, domin cika zuwa jihohi shida.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da rasuwar DPO ta caji ofis din Festac da ke Legas, CSP Matilda Ngbaronye bayan an mata tiyata a wani asibiti ranar Juma'a.
Labarai
Samu kari