Aƙalla mutane 16, ciki har da jami’an ’yan sanda biyar, sun mutu bayan wata mota ɗauke da bama-bamai ta kutsa cikin wani masallaci kums ta tashi a Pakistan.
Aƙalla mutane 16, ciki har da jami’an ’yan sanda biyar, sun mutu bayan wata mota ɗauke da bama-bamai ta kutsa cikin wani masallaci kums ta tashi a Pakistan.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
Dakarun sojojin Najeriya tare da sauran jami'an tsaro sun kashe 'yan ta'adda takwas a Bakori, sun kuma kwato bindigogi AK-47 biyu da babura biyar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna damuwa kan ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Ta ce APC na son tsare shi.
Wani bincike ya tabbatar da cewa bidiyon da ake yaɗawa da ikirarin ana sayar da Kiristocin Arewacin Najeriya bayi ya yaudari jama'a, domin ba daga Najeriya yake ba.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya gargadi masu masa kirari da likitan zuciya da sauransu. Ya ce ba ya jin dadin hakan.
Shari'ar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ta dauki sabon salo bayan kotu ta saurari sakon murya da aka ce nasa ne yayin zamanta.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa kowa zai amfana da sauye-sauyen gwamnatinsa domin samar da ci gaba da wadata mai dorewa.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa wanda ake zargin shugaban kungiyar Ansaru, Abubakar Abba, wa'adin zuwa 20 ga Yuli domin yanke shawarar sauya amsar da ya bayar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tuna baya kan yadda 'yan bindiga suka sace wasu 'yan uwansa. Gwamna Dauda ya bayyana cewa ya ki ba su ko sisin kwabo.
Labarai
Samu kari