Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga cikin rikicin siyasar jihar Rivers. Hakan na zuwa ne bayan 'yan majalisar dokoki sun fara yunkurin tsige Gwamna Fubara.
Sanata mai wakiltar Kudancin Bauchi a Majalisar dattawa, Shehu Buba Umar ya gina masallacin Juma'a, wurin sallar mata da Islamiyya domin taimakawa musulmai.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Agatu a jihar Binuwai, James Ejeh ya bayyana kokensa kan ƙaruwar hare-haren yan bindiga a yankinsa.
'Yan banga a jihar Kwara ya yi bayani game da yadda yan bindiga suka shiga gidan wani sarki suka sace mutane da dama. Yan sa-kai sun ce akwai lauje cikin nadi.
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware Naira tiriliyan 1.013 domin fara shirye-shiryen gudanar da zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi wa 'yan kasa bayani kan rashin tsaro.
Gwamnatin Taraba ta rufe babban asibitin ƙwararru na Jalingo don gyare-gyare; marasa lafiya masu jinyar ƙoda sun shiga tashin hankali sakamakon rashin wurin jinya.
Labarai
Samu kari