Aƙalla mutane 16, ciki har da jami’an ’yan sanda biyar, sun mutu bayan wata mota ɗauke da bama-bamai ta kutsa cikin wani masallaci kums ta tashi a Pakistan.
Aƙalla mutane 16, ciki har da jami’an ’yan sanda biyar, sun mutu bayan wata mota ɗauke da bama-bamai ta kutsa cikin wani masallaci kums ta tashi a Pakistan.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
Shugaban Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, ya musanta tuhume-tuhume 12 da EFCC ta shigar masa kan zargin wanke kudade da daukar nauyin ta'addanci.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana dalilin da ya sanya bai da farin jini a wajen ma'aikata. Ya ce bai amincewa a kashe kudi a banza.
Babbar kotun Abuja ta amince da bukatar tsare tsohon shugaban CCT na kasa, Danladi Umar a gidan yari bayan gurfanar da shi kan zargin karbar rashawa.
Hadimij shugaban Najeriya, Daniel Bwala ya ce kafar Al Jazeera ta ba shi hakuri a asirce kan hirarsa da Mehdi Hasan, amma ta ki fitar wa a bainar jama'a.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwammatin tarayya ta sake duba albashin sojoji domin inganta walwalarsu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
An samu tashin wata mummunar gobara a gidan shugaban karamar hukumar Ankpa da ke jihar Kogi. Gobarar ta tashi ne lokacin da iyalansa ke cikin gidan.
Malamin Musulunci, Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi kira ga gwamnatin Kano d ata tashi ta magance matsalar 'yan daba. Ya ce ba shi kwangilar magance daba a Kano.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari