Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya tabbatar da mutuwar mutane 37 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a hannun NSCDC a Minna.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya tabbatar da mutuwar mutane 37 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a hannun NSCDC a Minna.
Peter Obi ya ƙarfafa gwiwar ’yan Najeriya su saka jari a IPO na matatar Dangote, yana mai yabawa zuba jarin Aliko Dangote a masana’antun da dama.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sauya ranar yanke hukunci kan shari'ar da EFCC ta nemi a karɓe kadarori 57 da ke da alaka da Abubakar Malami.
Matashi ma fafutuka a kafafen sada zumunta Justice Crack ya musanta zargin Ministan Tsaro Christopher Musa cewa ya umarci sojoji su cire nama daga abincinsu.
Kotu ta tura tsohon shugaban CCT, Danladi Umar gidan yari. Kafin nan mun tattaro yadda ya kula da shari'o'in manyan 'yan siyasar Najeriya lokacin yana ofis.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wani yanki na babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun kashe wani jami'in tsaro.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama Abdullahi Usman mai shekaru 23 bisa zargin hannu a kisan Farfesa Gabriel Nyityo da ƙanensa a Makurdi da ke Benue.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi zama na musamman da hafsoshin tsaron Najeriya a fadar shugaban kasa tare da jami'an leken asiri, Ribadu da sauransu.
Dattawan Katsina da kungiyoyi daban-daban na neman lallai jami'an tsaro su saki Dr. Bashir Kurfi bayan kama shi da zarginsa da yin kalaman bata sunan gwamnati.
Legit Hausa ta hada rahoto kan matakan da za a bi kafin kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Dole majalisa za ta amince da shi sannan shugaban kasa ya sa hannu.
Sarkin Zazzau, Ambassada Ahmad Nuhu Bamalli, ya bukaci a dauki tsarin yin amfami da tsarin kada kuri'a ta na'ura domin gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Labarai
Samu kari