Latest
Shugaban majalisar dattawa, Godwill Akpabio ya sha alwashin shirya gangami na musamman domin tarbar Gwamna Otti idan ya amince zai ka jam'iyyar APC.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya zaftare farashin litar fetur a gidajen mai da ya mallaka. Kamfanin ya rage farashin ne bayan matatar Dangote ta yi hakan.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan ta'adda da ake zargin na Boko Haram/ISWAP ne sun sace wani babban farfesa a jami'ar NAUB tare da wasu fasinjoji.
Rt. Hon. Mojisola Meranda ta yi murabus daga mukaminta na kakakin majalisar jihar Legas, yayin da rikicin shugabanci ke ci gaba da addabar majalisar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fito ta karya rahotannin da ke yawo masu cewa yan ta'adda sun samu mafaka a birnin tarayya Abuja. Ta ce babu kamshin gaskiya a ciki.
Matatar Dangote ta bayyana gidajen mai din da masu bukatar sauki za su rika samun man fetur dinsa a farashi mai rahusa. Sun hada da AP, MRS da Heyden.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da shirin ciyar da mabukata a fadin jihar, inda ake sa ram mutum 91,000 ne za su samu buda-baki a kowacce rana.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami da alhini bisa rasuwar shugaban majalisar sarakunam Arewa da ke Kudu, Alhaji Haruna Maiyasin Katsina.
Charles Udeogaranya ya ce littafin Babangida ya share hanya ga samar da shugaban ƙasa daga kabilar Ibo a 2027. Ya nemi APC, PDP su tsayar da dan yankin a zaben.
Masu zafi
Samu kari