Latest
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
Majalisar dattawa ta fara shirin tantance mutum 7 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin sababbin ministoci bayan ya yi garambawul.
Zakakurin ɗan wasan tsakiya mai taka leda a Manchester City, Rodri ya samu nasarar lashe kyautar ɗan wasa mafi hazaƙa a shekarar 2024 watau Ballon D'Or a Faris.
Matashin ɗan wasan Barcelona, Lamine Yamal ya zama lamba ɗaya a jerin matasna ƴan kwallon da ba su haura shekara 21 ba a duniya, an ba shi kyauta a Faris.
Tsohon shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ƙasa watau NDLEA, Fulani Kwajafa ya riga mu gidan gaskiya bayan ƴat gajeruwar rashin lafiya.
Bayan jihohin Arewacin Najeriya sun kwana akalla takwas babu ko kyallin hasken wutar lantarki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni
Gwamnonin jihohin Arewa sun gano cewa talaucin da ake fama da shi a Najeriya gami da manyan kalubalen tsaro ya fi kamari a shiyyar nan idan aka kwatanta da Kudu.
An cafke dan majalisar wakilai da ya wanke wani talaka mai taso mari bayan sun samu sabani. Dan majalisar ya yi barazana ga mai taso din bayan ya wanka mai mari.
Kotun majistire ta yankewa mutum 2 da ta kama da laifin haɗa baki da aikata rashin gaskiya kan Ɗantata da T Gwarzo hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.
Masu zafi
Samu kari