Latest
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan kungiyar.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bai wa Gwamna Sim Fubara wa'adin awanni 48 ya sake gabatar da kasafin kuɗin 2025, an ɗauki wannan matakin ne yau Litinin.
Rundunar 'yan sandan kasar mam ta tabbatar da cewa an samu sakaci daga wasu daga cikin jami'anta, wanda ya yi sanadiyyar batan dubban bindigun da gwamnati ta samar.
Wasu barayi sun tafka sata ana tsaka da sallar tarawihi a wani masallaci a birnin tarayya Abuja ana tsaka da sallar tarawi. Ana neman barayin ido rufe.
Sanata Abdulaziz Yari ya kaddamar da raba kayan abinci har tirela 496 domin rabawa al'umma a dukkan kananan hukumomin jihar saboda fara azumin watan Ramadan.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa kotun koli ta tsige shi daga kujerar gwamna. Fubara ya ce yana nan daram.
Wani kusa a jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ya fara shirin ganin ya sulhunta manyan jagororin siyasar Ƙano. Ya bayyana cewa hakan zai taimaki jihar.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya yi gargadin cewa gwamnatinsa ba za ta zuba idanu wasu tsirarun 'yan siyasa suna kokarin jefa rayuwar jama'a a masifa ba.
Matatar Dangote ta dauki nauyin rage asara ga 'yan kasuwa da suka saye fetur a tsohon farashi domin su rage kudin mai a Najeriya. Dangote zai kashe N16bn kan haka
Masu zafi
Samu kari