Latest
Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan matsalar wutar lantarki da ta addabi Arewacin Najeriya. Kwankwaso ya bukaci a samar da wutar lantarki a jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun, ya bayyana yadda ya kwashe shekara uku da rabi a cikin mahaifiyarsa. Amosun ya ce haihuwarsa abin al'ajabi ce.
An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi me yasa ta gaza kama Yahaya Bello bayan EFCC na nemansa ido rufe. Tinubu ya ce yan sanda da DSS ba za su iya taimakon EFCC ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta, ta sanar da cewa ta samu nasarar cafke wani tsohon kansila kan yunkurin yin garkuwa da mutane. Ta ce ana ci gaba da bincike.
Wani lauya ya tono kuskuren Bola Tinubu wajen nada ministoci da ya yi karo na biyu bayan korar wasu ministoci. Lauya ya ce Tinubu ya karya doka kan nada ministoci.
Bayan kokawa da jama'ar kasar nan su ka yi kan karin farashin litar fetur zuwa sama da ₦1,000, sun fara daukar mataki tun da gwamnati ta yi biris da su.
Tsohon ministan gidaje da raya birane, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya gana da tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau da Sanata Kawu Sumaila a gidansa.
An kama wani mai gadin maƙabarta ya hada baki da wasu mutane da laifin ciro kawunan dan Adam. Yan sanda a Legas suna bincike kan mutanen uku da ake zargin.
Masu zafi
Samu kari