Latest
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ƴa gayawa duniya cewa a yanzu yana hutawa ne bayan ya samu nasarar kammala aikin matatar mai.
Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.
Fitaccen dattijon dan siyasa a Arewacin kasar nan, Buba Galadima ya bayyana fargabar matsalar da shigo da kayan abinci zuwa Najeriya zai haifar a nan gaba.
'Yan sanda sun harba barkonon tsohuwa don hana magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga harabar majalisar dokoki ta ƙasa a ranar Laraba.
Kwamitin ladabtarwa a majalisar dattawa ya ce ba zai watsa zaman da za a yi domin sauraron koken Sanata Natasha da ta zargi Sanata Akpabio da neman lalata ba.
Sanatar Kogi ta Tsakiya ta miƙa takardar korafi a hukumance kan zargin da take wa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da neman lalata da ita.
Kungiyar SOKAPU ta sake daura damara don samun jihar Gurara, tana tattaunawa da mahukunta, tana mai cewa jihar za ta iya dogara da kanta idan an ƙirƙire ta.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya har lahira.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Masu zafi
Samu kari