Latest
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya bukaci shugabannin yankin Arewacin Najeriya da su magance matsalar almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta.
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
A wannan labarin, za ku ji cewa dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya ce rashin wutar lantarti a Arewacin kasar nan babbar matsala ce.
Kungiyar kwallon kafar Manchester United ta kori kocinta, Erik Ten Hag. An bayyana rashin cin wasanni a matsayin dalilin korar Erik Ten Hag daga Manchester
Fadar shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗen cewa shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kane-kane da kujerar ministan man fetur, Onanuga ya faɗi gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Shettima ya sanar da Tinubu halin da kasa ke ciki.
Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya sun gana babban hafsan sojohi (CDS), Janar Christopher Musa da sauran masu ruwa da tsaki kan matsalolin yankin.
Tsohuwar ministar jin kai da rage raɗaɗin talauci a Najeriya, Dr. Betta Edu ta ce tana da yaƙinin cewa nam ba da jimawa ba ƴan najeriya za su fita daga wahala.
Kotun daukaka kara ta dawo da sarkin Gwandu Alhaji Mustapha Haruna Jakolo da gwamnatin Kebbi ta yi. An sauke sarkin Gwandu shekaru 20 da suka wuce a baya.
Masu zafi
Samu kari