Latest
Kungiyar ƴan kasuwar mai masu zaman kansu IPMAN ta bayyana cewa dillalai na tsallake matatar Ɗangote ne saboda akwai wuraren da suka fi ta arhar man fetur.
Akwai matatu a kasahen duniyan da yanzu babu tamkarsu wajen tace danyen mai. Dangote ya na cikin matatun mai mafi girma da ake ji da su a kasashen duniya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki matakin gurfanar da kananan yara a gaban kotu da rundunar 'yan sandan Najeriga ta yi a Abuja.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa EFCC ta kama Akanta Janar nanjihar Edo da wasu mutum 4 da ke da hannu idan za a cire kudi a lalitar gwamnati.
Ana da labari Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Jama’a sun yi Allah Wadai da Gwamnatin Tinubu saboda maka su a kotu.
Minista ya umarci ‘yan sanda su sallama takardun sharia da yara masu zanga-zanga. Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN zai karbi shari'ar yara masu zanga-zanga.
Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Lauyan gwamnati ta fadi hikimar shigar da kara a kotun tarayya da ke Abuja.
Khalid Aminu,daya daga cikin wadanda su ka fito zanga zangar adawa da yunwa na kwanaki 10 a watan Agusta ya shaki iska bayan kwanaki 60 a hannun DSS.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun hallaka 'yan banga 13 a wani kazamin hari karamar hukumar Mariga ta jihar.
Masu zafi
Samu kari