Latest
Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta cafke wasu jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) kan zargin harbe wata yarinya har lahira.
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Masu ruwa da tsaki daga mazaɓar Kogi ta Tsakiya sun barranta kansu da abubuwan da ke faruwa tsakanin Sanata Natasha da shugaban Majalisar dattawa, Akpabio.
Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta shirya daukar sababbin ma'aikata da za su yi aiki a karkashinta. Shugaban hukumar ya godewa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da hakan.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya ce ba za su yi sulhu da 'yan bindiga irinsu Turji ba, sai dai ya ce za a karbi tubansu idan suka ajiye makamai suka mika wuya.
Har yanzu Boko Haram ta ki sakin iyalan alkalin babbar kotun jihar Borno da aka sace tun a watan Yuni na shekarar 2024 saboda gaza biyansu fansar $500,000.
Masu zafi
Samu kari