Latest
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano matsalar da ke jawo yawan lalacewar wutar lantarki a Najeriya bayan kasa ta sake fadawa duhu a karo na 10 a shekarar 2024.
Majlaisar dokokin jihar Delta ta sanar da dakatar da daya daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne kan zarginsa da aikata ba daidai ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya musanta jita-jitar da ke yawo cewa alakarsa da Kwankwaso ta yi tsami har ya daina ɗaga kiran wayarsa, ya ce wannan karya ne.
Gwamna Malam Uba Sani na jihar Kaduna ya maida kananaɓ yaran da aka sako bayan tsare su hannun iyayensu, ya ba kowane ɗaya N100,000 da wayar Itel.
Rahotanni sun tabbatar da cewa nasarar Donald Trump a zaben Amurka ta jawowa attajirin duniya, Elon Musk riba inda dukiyarsa ta karu da $13bn cikin awanni.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikata albashin N80,000.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tarbi yara 39 da gwamnatin Bola Tinubu ta sako kan zargin tsunduma zanga-zanga inda aka ba su kyautar N100,000 da sababbin wayoyi.
Masu zafi
Samu kari