Latest
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga likitocin jihar da su janye yajin aikin da suke yi. Gwamnan ya ya bayyana cewa ya kamata su tausayawa arasa lafiya.
A wannan labarin za ji cewa ana sa ran sake fasalta rundunar sojojin kasar nan, yayin da za a sauya wa wasu daga cikin manyan janaral a rundunar wurin aiki.
An fara yada bidiyon lalatar da Mista Engonga ya yi a lokacin da aka tsare shi a gidan yari da ke Malabo saboda almubazzaranci da dukiyar jama'a.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa da farko bai san an kama yaran Kano a lokacin zanga-zanga ba sai daga baya, ya faɗi matakin da ya ɗauka.
Sabon ministan ma’aikatar dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, ya ce aikin da zai fara aiwatarwa shi ne tabbatar da zamanantar da harkar kiwo a kasar nan.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da bullar sabuwar kungiyar yan ta’adda a jihohi Kebbi da Sakkwato da ke Yammacin Arewacin kasar nan. Ana sa ido.
Bayan yada rade-radin mutuwar Sanata Rochas Okorocha, Hadimin tsohon gwamnan jihar Imo ya yi martani kan labarin inda ya ce karya ce tsagwaronta.
Rahotanni na nuni da cewa tushen wutar lantarkin Najeriya ya kara lalacewa yayin al'umma suka kara shiga duhu. hakan ya faru ne sau biyu a kwanki uku.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 22 ne suka ce ga garinku nan yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta kansu a yankunan Adamawa, Taraba.
Masu zafi
Samu kari