Latest
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama wasu mutane hudu da suka yi fashi da makami a jihar Edo. An kama yan fashi da makamin ne bayan sun sace kayan miliyoyi.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa bai taba samun baraka da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba.
'Yan banga da mafarauta sun kashe ‘yan bindiga yayin wani artabu a dajin Achido, sun kuma ceto mutane 14, ciki har da Abdullahi da aka sace makonnin baya.
Kamfanin rarraba hasken lantarki na kasa (TCN) ya ce za a cigaba da samun matsalar rashin wuta har na tsawon lokaci kafin ya dawo yadda ya dace a kasar nan.
Ire iren ta'addancin da Lakurawa ke yi a Sokoto sun hada da hana aske gemu, jin waka, kama ma'aikata da kai hare hare kan jami'an tsaro. Suna Sokoto da Kebbi.
Duk da tarin matsalolin da matasa ke kokawa da su, Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya ce akwai wasu tsare-tsare ciki har da koya sana'o'i a kasa.
Gwamnatin Kaduna na shirin zuba N93 biliyan cikin shekaru hudu don gyara sashen ruwa, magance jahilcin da ya shafe shekaru goma, da inganta KADSWAC har zuwa 2027.
Gwamna Seyi Makinde ya ce PDP za ta gyara kanta da Najeriya, yana mai kira ga hadin kai, yayin da Sanata Saraki ya bukaci guje dogon buri gabanin zaben 2027.
IGP Kayode Egbetokun ya sanar da tura jami'ai 22,239 zuwa Ondo don tabbatar da tsaro a zaben gwamna mai zuwa. Ya kuma zargi jam'iyyun siyasa da haddasa husuma.
Masu zafi
Samu kari