Latest
Stephen Abuwatseya, wani direban Bolt a Abuja, ya ba da haƙuri ga ɗan majalisar Abia, Alex Ikwechegh, bayan wata rigima ta ɓarke tsakaninsu kan kai masa sakon kaya.
Gwamnatin Katsina karkashin gwamna Dikko Radda ta yaye askarawan yaƙi 500 karo na biyu. Hakan na zuwa ne bayan Lakurawa sun ɓulla a yankin Arewa ta Yamma
Ministan shari'a, Lateef Fagbemi ya ce babu inda dokar Najeriya ta haramta gurfanar da yara idan har suka saba ka'ida a kasar inda ya ce komai a cikin doka yake.
Zababben shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi nadin farko mai muhimmanci a gwamnatin da za ta karbi ta Joe Biden nan da wasu watanni masu zuwa.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata labarin cewa babbar tashar wutar lantarki a kasar nan ta sake lalacewa a karo na 11 a 2024 duk da har yanzu ana fama da rashin wuta.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake ba da umarnin gyara ƙarin asibitoci bayan guda 102 da da ke aikin inganta su a faɗin kananan hukumomi.
Abba Kabir Yusuf ya gabatar da kasafin kudin N549bn na shekarar 2025. Bangaren ilimi da kiwon lafiya sun fi samun kaso mai tsoka a kasafin kudin Kano.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna damuwa kan yadda tsadar rayuwa ta dabaibaye Najeriya inda ya shawarci Bola Tinubu kan lamarin.
Jam'iyya mai mulki a Zamfara ta gamu da cikas da tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Alhaji Kabiru Classic ya sanar da barin PDP tare da komawa APC mai adawa.
Masu zafi
Samu kari