Latest
Sabuwar kungiyar Lakurawa da ta bulla a Sokoto ta fara karfi a kananan hukumomi biyar da ke jihar inda suka fara karbar Zakka daga al'ummar yankunan.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ta dura kan Gwamnan Bala Mohammed na Bauchi kan take hakkin al'umma inda ya ce shi ma dan Adam ne lokacin da aka ci zarafinsa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Najeriya watai TCN zai ɗauki akalla makonni uku yana gyaran wasu layukan wuta da aka gano suna yawan ba da matsala.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
A can baya tsohon ‘dan wasan Man Utd, Paul Pogba ya karbi addinin Musulunci. Pogba ya ba da labarin tasirin abokansa wajen karbar addinin da yake kai yau.
Gwamnan Edo, Godwin Obaseki ya rusa majalisar zartarwa da sauran masu mukamai a gwamnatinsa yayin da yake kwanakin karshe na wa'adinsa na biyu a matsayin gwamna.
Za a ji wanda a shekarun baya can a 1980s aka daure a kurkukun Amurka ya samu sarauta a Najeriya. Shekaru kusan 30 da suka wuce aka same shi da laifin sata a Amurka.
Yayin da kamfanin NNPCL da ƴan kasuwa ke tsallake matatar Ɗangote, wasu kasashe takwas sun nuna sha'awar fara kasuwanci da mtatar attajirin ɗan kasuwar.
Masu zafi
Samu kari