Latest
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa, Aliyu Bello, ya bayyana cewa dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi daidai.
An kayata gidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na Kaduna kafin ya koma can. An yi wa gidan mai da tsohuwa yarinya kafin ya kaura daga Daura.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga da ake zaton yaran Bello Turji ne sun sace wani mutum da ya bayyana kansa a bidiyo a matsayin ɗan Ishyaka Rabiu.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarauta a jihar Ogun, kotu ta soke nadin Oba Olugbenga Somade a matsayin Akufon na Idarika, tana cewa nadin ya saba doka.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yanma sun samu nasarar dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane da 'yan bindiga suka yi a Katsina.
Babbar jam'iyar adawa watau PDP ta yi ikirarin cewa tallafin Ramadan da gwamnatin Gombe ke rabawa ba nata ba ne, gwamnatin tarayya ce ta aiko a rabawa jama'a.
Kasar Amurka ta yi Allah wadai da kisan da wasu 'yan bindiga suka yi wa Rabaran Sylvester Okechukwu kwana daya da sace shi. An kama faston ne a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana kudirin da yake da shi kafin ya bar mulki. Ya ce ya shirya barin jihar fiye da yadda ya same ta.
Gwamnatin jihar Kebbi na daukar malaman makaranta 2,000 domin inganta ilimi. Za a tura malaman makarantun gwamnati domin koyar da dalibai a sassan jihar.
Masu zafi
Samu kari