Latest
Tsohon ministan sadarwa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa ya ki yarda da wani tsarin da ake amfani da shi a gwamnati, saboda bai yadda da halascinsa ba
A jiya Juma'a ne Alkalin Kotun Daukaka Kara ya dakatar da aiwatar da hukuncin da ya tabbatar da dawowar Sanusi II a matsayin Sarki inda kowa ke sha'aninsa a Kano.
Gwamnatin sojin Nijar karkashin Tchiani ta nemi taimakon gwamnatin Najeriya bayan karancin fetur ya kusa tsayar da lamura cak. Bola Tinubu ya ba su tankar mai 300.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana kudaden fansan da 'yan bindiga suka nema kan matashin mahaddacin Al-Kur'anin da suka sace a kwanakin baya a jihar.
Tsohon gwamna kuma sanata mai wakiltar Kudancin Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce PDP ta kudiri aniyar hambarar da APC a zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmad Aliyu ta shirya karya farashin kayan abinci. Gwamnatin ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dakarun tsaro sun ƙara ƙaimi wajen farautar shugaban ƴan bindiga Kachalla Dan Mai Kinni, bayan cafke yaronsa, Lawali Malangaro.
Gwamnan jihar Nasarawa ya tara almajirai ya raba musu sadaka bayan sallar jumu'a. Gwamna Abdullahi Sule ya ce ya raba kudin ne saboda falalar azumi da neman lada.
Hukumar kashe gobara ta Kano ta bayyana cewa ta ceci mutane 7, yayin da gobara ta kashe 7 tare da haddasa hasarar dukiyar Naira miliyan 50 a watan Fabrairu.
Masu zafi
Samu kari