Latest
Bayan Majalisa ta tabbatar da naɗinsa, sabon hafsan rundunar sojin Njeriya, Laftanar Janar Oluyede ya kama aiki a hukumance yau Litinin, 9 ga Disamba.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan bukatar da sakataren gwamnatin tarayya ya zo da ita kan zaben 2027.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano ya zaga unguwannin Kano ya zaga unguwannin jihar Kano domin maganin ƴan daba. Kwamishinan ya umarci a kama ƴan daba.
Gwamnatin tarayya ta yi cikakken bayani kan yadda kudurorin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu za su amfani talaka da kuma kananan 'yan kasuwan Najeriya.
Kamfanin mai na kasa watau NNPCL ya fara tura saƙonni ga waɗanda suka ci jarabawar CBT da aka kammala, ya gayyace su zuwa tattaunawar baki kafin ɗaukarsu aiki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Cosmos Ndukwe, ya bi sahun masu yabawa shugaban kasa Bola Tinubu. Ya yaba masa kan hukumar SEDC.
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗauki lamarin abinci da matuƙar muhimmanci, burinsa kowa ya ƙoshi kafin ya kwanta a kowace rana.
Mutane sun yi martani yayin da matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ta gamu da katuwar macijiya da wani jaririn maciji a gidanta.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Taraba kan dira kan wasu 'yan bindiga da suka sace mutane. Sun kubutar da mutanen da miyagun suka sace.
Masu zafi
Samu kari