Latest
Naira ta ƙaru zuwa N1,500 kan dala, tare da taimakon EFEMS, wadatar kudin daga 'yan ƙetare, da sha'awar masu saka jari kan tattalin arzikin Najeriya.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ya karɓi dubban magoya bayan PDP da sauran jam'iyyun adawa a jihar zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa idan aka bar ƴan Najeriya suka nuna fushinsu kan mulkin APC a 2027, ƴan adawa za su karbi mulki kamar yadda ta faru a Ghana.
Ana tsammanin samun canjin farashin siminti a Najeriya yayin da wani babban kamfanin China ya saye hannayen jarin kamfanin Lafarge Afrika kan $838.8m.
'Yan APC sun fara tabbatar da raguwar farin jinin jam'iyyar. Kusa a cikinta, Barista Ismael Ahmed ya ce akwai matsala a kasa. Ya bayyana cewa ba za su ci zabe ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi abin da zai faru da Najeriya a shekarar 2025. Wale Edun ya ce za a samu habakar tattali a 2025 saboda tsare tsaren tattalin arziki.
Mutanen Zamfara sun bayyana takaicin halin da 'yan bindiga su ka jefa su. Sun fadi yadda aka sace sama da mutum 20 daga kauyen sannan sun ki karbar N3m na fansa.
Hadimin Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa yana shiri da Peter Obi domin gyara kura-kuran da suka tafka a zaben 2023.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari kauyen Kakidawa a karamar hukumar Maradun a Zamfara, sun kai harin cikin dare sun sace mata da yara 43.
Masu zafi
Samu kari