Latest
Kasar Saudiyya ta fitar da sanarwa kan duba watan Ramadan na azumin 2025. Ta ce akwai gajimare a wasu yankuna yayin da ake jiran sanarwa ta karshe.
Kotun koli ta Najeriya ta bayyana zaben ciyamomi da aka gudanar a jihar Rivers ranar 5 ga watan Oktoba, 2025 ya saɓawa tanadin doka, don haka bai inganta ba.
‘Yan bindiga sun kashe manoma 9 a yankin Karaga, inda suka sace mutane 6 a Farin-Doki, tare da kwashe shanu. Halin tsaro a Neja na kara tabarbarewa.
Bayan zargin Godswill Akpabio da neman lalata da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an tuno yadda tsohuwar shugabar NDDC, Joy Nunieh ta yi wannan zargi a 2020.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ƴan kasuwa su guje ɓoye kayan abinci, sannan su tausaya su rage farashinsu da azumi.
Rahoto ya tabbatar da nasarar sojijin Najeriya, bayan sun fatattaki tawagar kasurgurmin dan ta'adda, Kachallah Hassan Nabamamu da ya hana jama'ar Zamfara sakat.
Tsohon dan takarar gwamna a jihar Anambra da ya sauya sheka zuwa APC ya ce yana fatan Peter Obi ya biyo shi zuwa jam'iyyar APC domin kawo cigaba a Najeriya.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, da yunkurin yin lalata da ita. 'Yar majalisar ta ce tana da hujjoji.
Shugaban majalisar malamai na ƙungiyar Izala ya Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ja hankalin musulmi su tuna da dailin wajabta masu azumin Ramadan.
Masu zafi
Samu kari