Latest
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wani tsoho mai shekara 65 bisa zargin safarar makamai a jihar Anambra. Tsohon ya amsa laifinsa yayin masa tambayoyi.
Dan takarar ADC a zaben shugaban kasa na 2023, Dumebi Kachikwu ya bayyana cewa kasa kamar Najeriya na bukatar da tallafawa mutanenta su sayi fetur da araha.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƴan majalisar Adamawa, Anambra, Bauchi, Borno da sauransu sun yi zaman shekara guda a majalisa babu gudunmawar komai.
‘Yan siyasa takwas sun yi hasashen faduwar Tinubu a 2027, suna masu cewa rashin tsaro, talauci da gazawar gwamnati zai hana Shugaba Bola Tinubu nasara a zaɓen gaba.
Sakataren tsaron Amurka ya kori sojan Amurka, Laftanar Janar Jeffrey Kruse da ya karyata ikirarin Donald Trump kai cewa ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran a baya.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa hadakar 'yan adawa ta ADC na yaudarar 'yan Najeriya.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu kan zargin sauya mataimakinsa, Kashim Shettima kamar yadda ake yawan yadawa kafin 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci jana'izar Sarkin Zuru Janar Sani Sami. Sarkin Musulmi, Sanusi II, gwamnan Kebbi sun hallara.
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Masu zafi
Samu kari