Latest
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin raba kan APC a Kano musamman a wajen rabon mukaman da uwar jam'iyyar ta tsara.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Farfesa Isa Ali Pantami ya fadi dalilan shiga siyasa, yana mai cewa mutanen kirki su shiga su tsunduma ba tare da tsoro ba, ya fadi rawar da ya taka a harkar siyasa.
Yayin da aka fara azumin watan Ramadan, mutane sun fara fuskantar karancin kwai a sassan jihar Kano, lamarin da aka danganta da karancin samarwa a bana.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi alkalan da suka hana shi kakabawa Najeriya da wasu kasashe haraji. Ya ce zai kawo sabon haraji na 10% kan kasashen duniya.
A labarin nan, za a ji wasu daga cikin manyan bambance-bambance da ke cikin sabuwar dokar zabe da ta ke ci gaba da jawo zazzafar muhawara tsakanin yan adawa.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da fitar da miliyoyin kudade domin gudanar da shirin ciyarwa a watan Ramadan. Za a rika ba malamai kudade.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya kare kansa kan wasu kalamai da ya yi a kan jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa a wajensa APC ta fi jam'iyyar PDP.
Masu zafi
Samu kari