Latest
Ayatollah Khamenei ya ce ba mallakar nukiliya ba ne ke sanya su rikici da kasashen Turai, Amurka, Isra'ila da sauransu yayin kwana 40 na jimamin sojojin Iran.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an samu nasarori sosai a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan tsaro.
Tsohon ɗan takara, wanda ya nemi tikitin shugaban ƙasa na APC a 2023, Adamu Garba ya ce APC ta gaji ƙasar da komai ya tsaya caf a 2015, Buhari ya yi ƙoƙari matuƙa.
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce Bola Ahmed Tinubu ya fara cika alkawuran da ya dauka musu kuma za su goyi bayan shi a 2027.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya hango matsayar gwamnoni kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya ce babu wanda zai yi adawa.
Tsohon mataimakin kakakin APC na ƙasa, Yekini Nabena ya bayyana cewa Kwankwaso na ƙoƙarin tunzura ƴan Arewa ne domin ya ƙara masoya gabanin zaɓen 2027.
Sojojin Najeriya sun kama ɗan ta’addan da ya shigo daga Nijar, sun kashe wasu miyagu da ceto mutanen da aka sace. Sojoji sun dakile safarar makamai a jihohi da dama.
A labarin nan, za a ji yadda gwamantin Abba Kabir Yusuf ta kashe akalla N484m a kan gyaran wasu daga cikin makarantun jihar, kuma za a kara gyara wasu.
Jami'an gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun hallara jihar Kaduna domin bayani kan nasarorin shugaban kasar a shekara biyu. Za su fadi ayyukan da aka yi a Arewa.
Masu zafi
Samu kari