Latest
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya soki hare-haren da aka kai wa Kiristoci a Jos, ya bukaci Najeriya ta ƙarfafa tsaro domin kare rayukan al'umma.
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
A yau wa'adin da gwamnati ta bayar domin cike bayanan haraji da Bola Tinubu ya sanya a karkashin dokar haraji zai kare. Ana so duk mai samun kudi a cika dokar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kawu Sumaila da wasu daga cikin yan majalisar Kano sun yi taro inda suka bayyana matsalarsu da gwamnatin Kano.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
Dakarun sojojin Iran sun samu nasarar kakkabo jirgin leken asiri na MQ-9 da ke da alaka da kasashen Amurka da Isra'ila, an ce jirgin yana da matukar tsada.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fadawa hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran ba tare da bude mashigar Hormuz ba duk da ya nemi haka a baya.
Sanata Adam Schiff ya fito ya nuna adawarsa kan abin da ya kira yunkurin gwamnatin Amurka na rage kudin kiwon lafiyar jama'a domin samar da kudin yaki da kasar Iran.
Masu zafi
Samu kari