Latest
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta sanar da samun amincewar ƙasashe 10, ciki har da Amurka da Birtaniya, kan naɗin sabbin jakadun da Shugaba Tinubu ya tura yau.
Shugaba Donald Trump ya soki Faransa saboda hana jiragen Amurka masu ɗauke da kayan soja zuwa Isra’ila wucewa ta sararin samanta yayin rikicin Iran.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya roki Majalisar dattawan Najeriya ta amince masa ya karbo bashin Dala biliyan 6 daga bakuna 2 a wasu kasashen waje.
Jakadan Rasha a Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana inda sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, yake. Ya ce bai fitowa bainar jama'a.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya koma hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka (ICPC).
Farashin kowane galan na man fetur ya yi tashin gwauron zabo, ya haura Dala 4 a wasu jihohi a kasar Amurka, wannan ke karo na farko tun shekarar 2022.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
Ministan tsaron kasar Isra'ila, Israel Katz ya ce kasar na shirin mamaye wasu yankunan kudancin Lebanon ko bayan yaki da Hezbollah yayin da ake yaki da Iran.
Sojojin Checheniya da ke kasar Rasha sun shirya shiga yakin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Za su taimakawa kasar Iran kan yaki da Amurka.
Masu zafi
Samu kari