Latest
Ministan Tsaro Bello Matawalle ya kai ƙara kotu domin dakatar da kafofin yaɗa labarai daga wallafa rahotannin da ke zarginsa da alaƙa da ’yan ta’adda.
Tsohon sanatan Zamfara ta Arewa, Kabiru Marafa, ya ragargaji karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle. Ya bayyana irin taimakon da ya yi masa wajen zama gwamna.
Gwamnan jihar Radda, Umaru Dikko Radda, ya amince a rika biyan malaman da ke koyarwa a yankunan karkasar alawus. An fito da tsarin ne domin karfafa musu gwiwa.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Majiyoyi sun ce zazzafar muhawara ta kaure tsakanin Sanata Ali Ndume da Adams Oshiomhole yayin tantance sababbin jakadu a Majalisar Dattawa a Abuja.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
An bayyana yadda EFCC ta kama Dr. Chris Ngige a gidansa da daren Talata, inda aka tafi da shi cikin kayan barci, kuma ake zargin za a gurfanar da shi kotu yau.
Fargaba ta mamaye birnin Yenagoa bayan mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya yi kife a cikin ofishinsa, an garzaya da shi asibiti.
Jita-jitar komawar Gwamna Abba da Rabiu Kwankwaso zuwa APC na kara karfi, yayin da masana ke gargadin cewa matakin zai canza taswirar siyasar Kano kafin 2027.
Masu zafi
Samu kari