Latest
'Yan Najeriya da suka zamo bakin haure a Amurka sun ce suna buya a gida domin kaucewa kamun da shugaba Donald Trump ya sa a yi wa bakin haure a kasar.
Gwamnonin PDP sun sha alwashin kwace mulki a zaben 2027 mai zuwa. Gwamnonin PDP sun fadi haka ne bayan wani taron gaggawa da suka yi a jihar Delta.
Gwamnatin jihar Kano za ta ci gaba da al'adar da ta dauko da aurar da samari da zawarawa. An ware biliyoyin kudi domin wannan shirin a cikin kasafin kudin 2025.
Jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Arewa watau Kannywood, Maryam Yahaya ta sayi sabuwar mota kirar Marsandi Benz, mutane sun taya ta murna.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang ya ce ba hana kiran sallah a jihar Filato ba. Ya yi bayani ne bayan yada jita jitar hana Musulmai kiran sallah a jihar Filato
Gwamnatin Osun ta ce ta shirya daukaka kara bayan hukuncin kotu, inda ta bukaci a zauna lafiya har sai kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan rigimar sarauta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Kalifan Tijjaniyya na duniya, Khalifa Sheikh Muhammad Mahi Inyass yayin da Kashim Shettima ya hadu da yan Izala.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Tafkin Chadi, ya ce zai maiɗa hankali kan bunƙasa yankin.
Yayin da ake ci gaba da hasashen hadakar jam'iyyun adawa, jam’iyyar LP ta bukaci PDP ta manta da shiga zaben 2027, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa jagoranci.
Masu zafi
Samu kari