Latest
Rabiu Musa Kwankwaso na jinkirta komawa ADC saboda rashin tabbacin tikitin Peter Obi na 2027, tare da shawarwari daga Arewa da Cif Olusegun Obasanjo.
Dan majalisar wakilai, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa sun hade da Gwamna Abba Kabir Yisuf kuma za su yi aiki tare domin nasarar jam'iyyar a zabuka na gaba.
Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya ba da tabbaci cewa Shugaba Bola Tinubu zai ci nasara a zaben 2027, yana jaddada ingantaccen shugabanci da tsaro a Arewa.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a hukumance. Kashim Shettima da jiga-jigan APC sun karbi gwamnan a hukumance.
Ba Gwamna Abba Kabir Yusuf ne kadai ya taba ballewa daga jikin ubangidansa na siyasa ba a tarihin Kano, har Kwankwaso ana zarginsa da cin amanar Hamisu Musa.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya ce Najeriya ta yi sa’a da samun Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana kiran sa ɗan siyasa na gaskiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk gwamnan da ke kan mulki shi ne jagoran jam'iyyar APC a jiharsa, ya bukaci su rika hadakan yayan jam'iyya.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
Masu zafi
Samu kari