Latest
A labarin nan, za a ji cewa rundunar IRGC da ke Iran ta ce ba za ta nade hannayenta tana kallon Amurka na luguden wuta a kan muhimman wurare a kasar ga.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da rukuni na 91 na hare-hare kan biranen Isra'ila. Ta ce hare-haren sun yi barna mai girma.
Yan bindiga ne sun kai hari kan ayarin shugaban ma’aikatan gwamnan Zamfara, Mouktar Lugga, a hanyar Funtua zuwa Gusau da yammacin jiya Alhamis a jihar.
'Yan siyasa da suka hada da nasiru Yusuf Gawuna, Aminu Abdulsalam Gwarzo, Yaya Bauchi Tongo da sauransu sun shiga ADC bayan sauya shekar Rabiu Musa Kwankwaso.
Jam'iyyar NNPP mai adawa ta tausayawa takwararta ta ADC kan rikicin da take fama da shi. Jam'iyyar NNPP ta nuna yatsa ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Dakarun rundunar sojin Iran sun sanar da cewa sun harbo jirgin Amurka da ya shiga kasar su. Iran ta ce jirgin ya fado daga sama kuma akwai alamu matukins ya mutu.
A labarin nan, za a ji hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin kasa ta'annati ta bayyana wa kotu waɗansu kadarorin da ta ke zargin Malami ya mallaka da kudin sata.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Amurka ce ta lalata babbar gada mafi girma a Iran, yana gargadin cewa akwai karin hare-hare idan ba a kai ga yarjejeniya ba.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Masu zafi
Samu kari