Latest
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana dalilin da a ganin ta, su ne su ka jawo Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya soki gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi fatali da kalaman da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC ya yi.
NESREA ta fara bincike kan wani sinadari da ake zargin ya zube a hanyar Kaduna-Abuja tare da gargaɗin jama'a su guji wurin domin tsira daga kowane hadari.
A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
'Yan sandan Jigawa sun fara bincike kan mutuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da budurwa da maganin karfn maza.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya bayyana cewa basussukan Najeriya ba su kai N80trn da ake fadi ba, inda ya zargi yawan lissafi da sake fasalin kudi da haifar da hakan.
Hukumar NIHSA ta gargadi Kaduna da jihohi 16 kan yiwuwar ambaliya daga 21 zuwa 27 ga Yulin 2026 tare da bukatar daukar matakan kariya cikin gaggawa.
Masu zafi
Samu kari