Latest
Wani hadimin gwamnan jihar Delta ya yi zargin cewa Sanata Nwoko ya tattara kayansa ya bar PDP ne ba don komai ba saboda ya hango ba zai samu tikiti ba a 2027.
'Yan kasuwa sun ce ba za a ga raguwar farashin man fetur nan take a gidan mai ba. Dangote ya rage farashi, amma gidajen mai na da man da suka saya a tsohon farashi.
shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar kafa jami'ar fasahar muhalli a yankin Ogoni a jihar Rivers bayan kafa wata jami'ar a Kudancin Kaduna
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu mutane daban.
Wata amarya ta ki yarda a dauke ta a kaita gidan mijinta, tana kuka da cewa ba za ta bar gidansu ba. Bidiyon amayar ya haddasa ce-ce-ku-ce a soshiyal midiya.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha ga malamai masu mu'amala da 'yan siyasa yana cewa za a iya rusa musu da'awa da dabara idan ba su hankalta ba.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Tsohon dan takarar Shugaban kasa, Atiku Abubakar da zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da nuna alamun karfa-karfa wajen gudanar da babban zabe mai zuwa.
Jami'an tsaro na 'yan sanda da sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna. Sun sada su da iyalansu.
Masu zafi
Samu kari