Latest
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara aikin samar da jiragen kasa a jihohin Arewa da aka fara da Kano da Kaduna.Sa'idu Ahmed Alkali ya ce aikin zai samar da ayyuka 250,000.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Amnesty Int'l Ta yi tir da yadda jami'an tsaron kasar nan, musamman DSS suka kama matashin Ghali.
Kungiyar kwallon kafan matan Najeriya ta Super Falcons sun lashe kofin zakarun Afrika sau 10 a tarihi. Sun lashe kofin sau uku a jeriya har su ka dauki kofin sau 10.
Gwamna Alia ya sallami dukkanin kwamishinoni, ya naɗa Moses Atagher a matsayin shugaban ma’aikata. An umarci kwamishinonin su mika ragamar shugabanci da wuri.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya cancanci wa’adi na biyu kamar yadda marigayi Muhammadu Buhari inda ya bukaci a ba shugaban dama.
NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama da tsawa a sassa daban daban Najeriya a ranar Alhamis, ta kuma gargadi jama'a da su guji yin tuki ana ruwa mai karfi.
Wata kotu a jihar Katsina ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane guda biyu da suka hada da mai gadi da mai dafa abinci bisa kashe tsohon kwamishina Rabe Nasir.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya kare ubangidansa kan sukar da ake masa. Bayo Onanuga ya bayyana cewa ana adawa da shi saboda ya fito daga Kudu
'Yan gudun hijira a Benue sun mamaye titi suna zanga-zanga kan halin da suke ciki duk da tallafin N1bn da uwargidar shugaban kasa ta ba su a ziyararta jihar.
Masu zafi
Samu kari