Latest
Wasu fusatattun matasa sun kori wakilin sarkin Kano na 16 Muhammadu Sunusi II daga karamar hukumar Karaye inda su ka fasa gilashin motar tawagar wakilin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zuba hannun jari a wasu bangarorin da ba fetur kawai ba, akwai bangarorin noma.
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi ta gudanar da taron zikirin Juma'a da yammacin yau a fadar Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da ke Nassarawa a jihar.
Rundunar yan sanda ta kama wani mahaifi da ya daure dansa mai shekaru biyar da hana shi abinci a jihar Bauchi. Uban ya ce yaron ya addabesu da sata.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye gabanta bisa zargin karkatar da kudi N1.5bn. Majalisar ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje zai san matsayarsa kan jagorancin jam'iyyar yayin da kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan shari'ar.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya gargadi 'yan fansho kan ba da gudunmawa ga coci da masallaci daga kudin da suka samu bayan shafe shekaru suna aiki.
Yayin da ake rade-radin rasuwar mahaifiyar mawaki Rarara, jaruma Aisha Humairah ta karyata labarin inda ta roki mutane da su bar yada jita-jita babu dalili.
Masu zafi
Samu kari