Latest
Wani hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi magana kan batun yin takararsa a 2027. Ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar bai da shirin takara.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya ba masu kada kuri'a tabbaci kan gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
Ana zargin mayaƙan Lakurawa sun kashe sojoji bakwai da wani farar hula a harin kwanton bauna da suka kai wa dakarun Operation Fasan Yamma a jihar Sokoto.
An yada wani bidiyo mai nuna cewa Farfesa Isa Ali Pantami yana sharbar kuka kan rasa tikitin jam'iyyar APC don takarar gwamnan jihar Gombe a zaben 2027.
Yayin da matatar Dangote ke shirye shiryen fara sayar da hannayen jari, shugaban kamfanin First HoldCo, Femi Otedola ya kai ziyara matatar da ke jihar Legas.
Gani Adams ya ce ‘yan ta’adda sun kutsa cikin kananan hukumomi 40 a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, yana mai kira ga hadin kai wajen magance matsalar tsaro.
Hukumar kula da yanayi ta kasar Saudiyya ta aika da sakon gargadi kan mahajjatan da ke aikin hajjin shekarar 2026. Ta bukaci su kula da yanayin zafi.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana nasarorin da aka samu kawo yanzu a hadin gwiwar sojojin kasar nan da na Amurka, yak ta'adda 175 sun tafi lahira.
Masu zafi
Samu kari