Latest
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
Ministan tsaron kasar Isra'ila, Israel Katz ya ce kasar na shirin mamaye wasu yankunan kudancin Lebanon ko bayan yaki da Hezbollah yayin da ake yaki da Iran.
Sojojin Checheniya da ke kasar Rasha sun shirya shiga yakin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Za su taimakawa kasar Iran kan yaki da Amurka.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya yayin da ake yaki.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya gode wa al'ummar kasar Iraki bisa kuna da goyon bayan da suke nuna masu a wannan lokaci da suke fuskantar yaki.
Rahotanni sun ce Sanata Ibrahim Lamido daga jihar Sokoto na shirin ficewa daga jam'iyyar sakamakon sabanin da ke tsakaninsa da shugabancin jam’iyya.
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya soki hare-haren da aka kai wa Kiristoci a Jos, ya bukaci Najeriya ta ƙarfafa tsaro domin kare rayukan al'umma.
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
Masu zafi
Samu kari