Latest
Biyo bayan sanar da ranar Lahadi, 7 ga watan Yuli a matsayin ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1446, jihohi irin su Sokoto, Ƙebbi, Osun duk sun bada hutu.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
Babban bankin Najeriya CBN ya bayyana cewa yana shirin rage kudin ruwa domin daidaita lamura a kasa. Mataimakin gwamnan bankin, Philip Ikeazor ne ya bayyana haka.
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa za ta hakura ne kawai da shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar da suka yi.
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa tabbatar da kifewar kwale kwale a karamar hukumar Auyo inda hadarin ya ritsa da yan kasuwa 20, an ceto mutum 18, daya ta rasu.
Kungiyar 'yan kasuwa ta makamashin man fetur ta kasa (MEMAN) ta bayyana dalilin da ya sa aka samu karancin shigo da mai, inda ya ta ce mamakon ruwa ne ya jawo.
Basaraken daular Yarabawa ta Ile-Ife, Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya samu sabuwar motar zinare. 'Yan Najeriya sun taya shi murna a shafukan sada zumunta.
Tarihi ya nuna cewa an fara amfani da kalandar Hijira ta Musulunci ne a zamanin mulkin Umar dan Khaddabi biyo bayan sabani da aka samu a kan rarrabe tsakanin shekaru
Hukumar kula da asusun bayar da lamunin karatu ta kasa (NELFUND) ta bayyana cewa dalibai daga makarantu mallakar jihohin kasar nan 36 za su samu lamunin karatu.
Masu zafi
Samu kari