Latest
Mun kawo ‘yan siyasar da za su iya ƙalubalantar Bola Tinubu idan zai nemi tazarce. Wasu sun fara kawo zancen wadanda za su nemi mulki a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya bayyana kadan daga koma bayan da Atiku ya samu a siyasa, inda yace sam ba zai samu shiga ba a siaysar Najeriya saboda wasu dalibai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 inda ya ce yana ba shi shawarwari masu kyau.
Wata budurwa 'yar shekaru 19 ta kammala digiri, inda ta samu maki mafi girma a tsangayar da ta ke karatu, jama'a sun taya ta murna tare da mata fatan alheri.
Wasu yan bindiga sun tarwatsa taron jam'iyyar LP a jihar Abia inda suka yi garkuwa da jiga-jiganta ciki har da mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gama hutun da yake yi, ya dawo Najeriya. Olusegun Dada ya yi magana ya na mai nuna jirgin fadar shugaban Najeriya ya sauka.
Jam'iyyar APC ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi a jihar Kaduna. APC ta kuma lashe kujerun kansiloli 255 a jihar a zaben ranar Asabar.
Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai da ba a san ko su wanene ba sun hallaka dan takarar shugaban kasa a kasar Mozambique. Sun kuma hallaka lauyan 'yan adawa.
Masu zafi
Samu kari