Latest
Mazauna rukunin gidajen Yauri Plats da ke Sokoto sun fito zanga zanga a ranar Talata domin adawa da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na korarsu daga gidajensu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake dage taron majalisar zartaswa na kasa (NEC) wanda ta shirya gudanarwa a ranar 24 ga watan Oktoban 2024.
An fara farin ciki yayin da majalisar tarayya ta fara yunkurin samar da sabuwar jiha a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Kudurin ya tsallake karatu na biyu.
Wasu sojojin saman Najeriya sun gamu da hatsarin mota yayin sa suke kan hanyar zuwa babban birnin tarayya Abuja. Sojoji biyar sun kwanta dama a hatsarin.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya koka kan rashin shugabanci nagari a kasar nan. Ya ce Najeriya ta kunyata nahiyar Afirika da bakar fata.
A wannan labarin za ku ji cewa matsalolin tsaron Arewacin kasar nan, musamman a jihohin Katsina da Zamfara sun sa an yi taro na musamman a Abuja.
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta ƙasa rashen jihar Filato ta tabbatar da mutuwar baki ɗaya fasinjojin wata mota da ta gamu da hatsari a Hwan Kibo yau Talata.
Wata kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a Kano ta umarci 'yan sanda su gudanar da bincike kan zargin lalata da matar aure da ake yi wa kwamishinan Jigawa.
Masu zafi
Samu kari