Latest
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba ya tsoron hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC&..
Rahoton ci gaban Najeriya (NDU) da Bankin Duniya ya fitar ya nuna cewa gwamnatin ta yi asarar Naira tiriliyan 13.2 na tallafin kudin kasashen waje (FX) a shekaru uku
Abba Kabir Yusuf zai tura ɗalibai zuwa kasashen waje karatu a zangon 2024/2025. Za a tura daliban Kano karatu kasar waje domin yin digiri na biyu a fannoni.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, gwamnonin Arewa, matar Bola Tinubu, ministan matasa sun halarci taron samar da tsaro da EFCC ta shirya a fadar shugaban kasa a Abuja.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya nuna kaduwarsa kan yadda wani yaro dan shekara 17 ya yi kutse a cikin na'urarsa a yayin da ya ke gwada fikirarsa.
Bayan lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasa sau 3 a mako guda, matasa sun fara kiran a tsige ministan makamashi, Adebayo Adelabu da shugaban TCN.
Tsohon Sanata, kuma toshon gwamnan Kano sau biyu, Malam Ibrahim Shekarau bayyana shirinsu na zaburar da yan kasar nan kan zaben shugabanni na gari.
Majalisar dokokin Kano ta yi martani ga hukuncin babbar kotun tarayya na korar shugaban hukumar zaben ta jihar (KANSIEC), Farfesa Sani Malumfashi daga mukaminsa.
Masu zafi
Samu kari