Latest
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada Ahmed Musa mukami a gwamnatinsa. Gwamna Abba ya nada Ahmed Musa mukamin jakadan wasanni na jihar Kano.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya godewa mutum 5 da ya sallama daga matsayin ministoci tare da yi masu fatan alheri a duk harkokin da za su sa a gaba.
A wannan labarin za ku ji cewa Asusun lamuni na duniya (IMF) ta bayyana cewa kudin Najeriya,wato Naira na farfadowa a kasuwar canjin kudi bayan dogo suma da ta yi.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Nyanya Abuja, ta yanke hukunci kan karar da tsohon Minista, Kabiru Turaki inda ya nemi a sakaye binciken gano uban wata ya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi sauye-sauye a mukaman Ministoci a gwamnatinsa bayan korafe-korafen yan Najeriya inda ya sallami wasu guda biyar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya maye gurbin dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Dr. Betta Edu, ya naɗa Dr Nentawe Yilwatda a matsayin minista.
Sheikh Abubakar Salihu Zariya ya ziyarci Sheikh Usman Riji Riji Attalili Attaguzuty. An ba babban malamin Izala Darika yayin ziyarar. Mutane sun tayar da kura.
Cif Edwin Clerk ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da shirin yin amfani da kudin Kudu maso Kudu wajen bunkasa wasu hukumomin raya shiyyoyin kasar nan.
Shugbaan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Sunday Dare, tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari a matsayin mai ba shi shawara ta mussmman.
Masu zafi
Samu kari