Latest
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan Boko Haram suna tsaka da wani taro a Borno. Sojojin sun kashe mayakan Boko Haram da dama bayan kai musu farmaki.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.
Tsohon Sanatan Kaduna mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya tofa albarkacin bakinsa kan babban taron gwamnoni da ke gudana a jihar Kaduna.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Abia, Hon. Alex Ikwechegh ya ce ya yi nadamar zabgawa direban tasi mari inda ya bukaci yafiya daga al'ummar Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta fadi lokacin da za a dawo da wutar lantarki a Arewacin Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan an dauke kwanaki ba wutar lantarki a jihohin Arewa.
Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shaidawa yan Najeriya kokarin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi domin magance matsalar tattalin arzikin kasa.
Kungiyar Ikoyi Vanguards ta bukaci Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo da ya sanya baki kan rigimar sarautar Ikoyi-Ile da ke karamar hukumar Oriire.
Sanata Barau Jibrin ya karbi tsohon hadimin Abba Kabir Yusuf a harkar shari'a zuwa APC. Tarin yan NNPP sun sauya sheƙa a shirin kifar da Abba Kabir Yusuf a 2027.
Masu zafi
Samu kari