Latest
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ƙaryata labarin kakaba harajin N40,000 ga ma'aikatan jihar da ake yaɗawa bayan fara biyan mafi ƙarancin albashi.
Ministar harkokin mata a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Imaan Sulaiman-Ibrahim ta ziyarci yaran da aka tsare saboda zanga-zangar da aka yi a watan Agusta.
Jam'iyyar APC reshen jihar Bauchi ta yi kira ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kara himma wajen rage radadin da ake ciki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa har yanzu ba ta san tsagin da yake da gaskiya ba a rikicin majalisar dokokin jihar Rivers.
An shiga jimami bayan rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar Delta, Farfesa Amos Utuama. Marigayin ya rasu ne da safiyar ranar Asabar, 2 ga watan Nuwamban 2024.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya nuna damuwa kan ƙaruwar sauya tunanin dalibai a manyan makarantu da ke Najeriya wurin amfani da su a ayyukan ta'addanci.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar kama wani jagoran ƴan bindiga, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da Habu Dogo a jihar Sakkwato.
Hukumar gidajen yari ta yi magana kan rade-radin cewa ta tsare yara 72 da aka gurfanar da su a gaban kotu inda ya ce doka ba ta ba da wannan damar ba.
Masu zafi
Samu kari