Latest
Wata babbar kotun jiha da ke da zama a birnin Fatakwal ta dakatar da jam'iyyar APC daga gudanar da zabukan shugabanninta. A ranar 19 ga Nuwamba ne ta ba da umarnin.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Cif Bode George ya roƙi Atiku Abubakarz ya hakura da burin zama shugaban kasa, ya koma gefe a zaben 2027.
A Najeriya, mataimakan gwamna da dama da suka samu damar darewa kujerar iyayen gidansu gwamnoni bayan rasuwarsu ko tsige su a kan mulki da Majalisun jiha suka yi.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa babu kamshin gaskiya a cikin bidiyon da ake yadawa a shafukan sada zumunta cewa Trump ya nemi Najerita ta saki Nnamdi Kanu.
Gwamnonin jihohi 36 sun yi alkawarin haɗaka wajen kawo karshen Lakurawa a Najeriya. Gwamnonin sun 36 sun ce ba za su bari Lakurawa su yaɗu a Najeriya ba.
Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da yan Hisbah. Sheikh Aminu Daurawa ya halarci taron yan Hisbah. Sarkin Musulmi ya bukaci ba yan Hisbah cikakken iko domin yin aiki.
'Yan Najeriya musamman a Arewa sun yi ca kan katin gayyatar ɗaura aurwn yaran mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, wanda za a yi a fadar Aminu.
Kotun mai daraja ta farko a Najeriya ta rusa dokar caca 2025 wadda majalisar dokokin tarayya ta kafa, ta ce ƴan majalisa ba su hurumin yin doka kan wasan caca.
Harin da sojojin sama su ka kai domin fatattaKar yan ta’adda a kauyen Shuwa da ke gundumar Ruwan Godiya a karamar hukumar Faskari a Katsina ya bar baya da kura.
Masu zafi
Samu kari