Latest
Allah ya karbi rayuwar mahaifiyar jarumi Yaya Ɗanƙwambo, an yi mata sutura a Samarun Zaria. Haka zalika, Mahaifin jarumi Baba Ari ya rasu, kuma an yi masa sutura.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
NAHCON ta amince da Naira miliyan 8.7 a matsayin kudin aikin Hajjin 2025 ga maniyyatan Kudu, sai Naira miliyan 8.3 ga 'yan Arewa maso Gabas. Ta yi karin bayani.
Allah ya yi wa Auwal Yusuf Sambo Rigachikun rasuwa a daren Litinin. Za a masa jana'iza a jihar Kaduna. Malamai da jagororin Izala sun shiga jimamin rashin.
An shiga zaman makoki biyu a Katsina, bayan jami'an tsaron Katsina sun harbe sirikin dan majalisar jiha, Hon. Ibrahim Danjuma Machika a lokacin da su ke harbin iska.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta raba tallafin kudi N75,000 ga 'yan Najeriya miliyan 70 domin rage talauci da rage radadin rayuwa da talakawa
Tsofaffin shugabannin kasan Najeriya, Muhammadu Buhari da Olusegun Obasanjo, za su ba da shaida a gaban kotun kasuwanci ta duniya kan kwangilar Mambilla.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana rashin jin dadinsa ga abin da ya faru na gobarar tabkar mai a jihar Neja. Ya mika sako mai daukar hankali ga iyalai.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon ta'azziya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a iftila'in fashewar tankar mai da ya faru a jihar Niger.
Masu zafi
Samu kari