Latest
Bayanan da aka samu na nuni da cewa farashin fetur na iya saukowa zuwa N857 da N865 kan kowace lita. Wannan na zuwa ne yayin da NNPCL ya fara jigilar man Dangote.,
Shugaban jam'iyyar PDP na yanzu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Rivers da kuma tasirinsa ga zaben da aka gudanar bara.
Kungiyar SERAP ta kai karar Shugaba Tinubu kan gazawar kamfanin NNPCL na janye karin farashin man fetur da gaza bincikar zargin almundahana a kamfanin.
An samu asarar rayuka a jihar Zamfara bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji ya kife a jihar Zamfara. Hatsarin jirgin ya ritsa da fasinjoji masu yawan gaske.
An kammala taron Agustan 2024 a Imo inda mata sama da 1,500 suka samu tallafi daga Misis Chioma Uzodimma, a wani bangare na bikin karfafa mata na tsawon wata guda.
Wani lauya a Abuja, Deji Adeyanju ya zargi hukumar DSS da cafke wani lakcara a Abuja kan tuhumar goyon bayan zanga-zanga fiye da mawakki uku da suka wuce.
Shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abubuwan da suka jawo dan takarar gwamnan Kogi a zaben da ya gabata. Ya kuma kare matsayar jam'iyyar.
Yayin da ake ta shirin gudanar da zaben jihar Edo, tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole ya roki basarake a jihar kan kura-kurai da ya tafka lokacin yana gwamna.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya sha alwashin cewa za su kare kuri'unsu da jininsu a zaben gwamnan jihar Eɗo da ke tafe.
Masu zafi
Samu kari