Latest
Rundunar ƴan sandan jihar Ogun ta gurfanar da wani dattijo a gabam kuliya kan tuhumar haɗin kai, cin zarafin wani bawan Allah, kotu ta ɗage zaman.
Shugaban majalisar malamai na kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya fara gyara hanyar saminaka da ta hada jihohin Arewa. Mutane sun ba da gudumawa.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar kafa hukumar raya shiyyar Arewa ta Tsakiya (NCDC), kwalejin kimiyya a Rano, Kano da jami’ar kiwon lafiya a Tsafe.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tare matafiya a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace fasinjoji masu yawa tare da tursasa su zuwa cikin daji.
Tsohon gwamnan Oyo, Rashidi Ladoja, ya musanta zargin da jigon APC, Bisi Akande ya yi cewa yana da hannu a kisan tsohon minista a Najeriya, Bola Ige.
Masu garkuwa sun kashe mutum ɗaya, sun sace huɗu a jihar Filato. Shugaban ƙaramar hukuma ya yi kira da a ceto su, ya kuma ziyarci yankin don tantance lamarin.
Cristiano Ronaldo ya ce ya fi kowa iya kwallo a tarihin duniya, ya fi Messi, Maradona, da Pele iya kwallo. Ya fadi dalilin da ya saka bai koma Barcelona ba.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege ya bayyana cewa gwamnan Delta da magabacinsa na son shigowa APC amma babu wurinsu.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta yi rashin nasara a shari'ar da ta ke yi da tsohon Minista, Femi Fani-Kayode a kan takardar jabu.
Masu zafi
Samu kari