Latest
Shugaban jami'ar tarayya ta Gusau, Farfesa Muazu Abubakar, ya fito da bayanai a kan zargin cewa 'yan majalisa sun nemi shugabannin jami'o'i su bayar da cin hanci.
An sanar da rasuwar matai mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala a jihar Filato, Sheikh Ibrahim Umar ya rasu bayan rashin lafiya. Za a masa jana'iza a Jos.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya caccaki 'yan siyasan da ke shirin yin hadaka domin kawar da Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ta kare musu a APC.
An sake samun wani sabon bidiyo da ya nuna Kachallah Bugaje wanda ya koma Zakiru yana jagorantar addu’a tare da yaransa, bayan da ya ce ya daina ta’addanci.
Dan majalisar wakilai karkashin jam'iyyar PDP a Osun, Oluwole Oke, ya ce tsohon gwamna, Ogbeni Rauf Aregbesola har yanzu yana da tasiri a siyasar jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan rikicin da yake neman kan jam'iyyar PDP kasa. Gwamnan ya nuna cewa rikicin zai kara mata karfi.
Juventus na shirin biyan Euro 75m (N115.56bn) don sayen Victor Osimhen. Cinikin zai dogara ne kan siyar da Vlahovic da kuma samun gurbi a Champions League na badi.
Hadimin Bola Tinubu, Sunday Dare ya bayyana shirin yan adawa domin tunkarar 2027 a matsayin shiririta inda ya ce mai gidansa ya mayar da hankali wurin inganta kasa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ba da shawara kan hanyar gudanar da aikin Hajji. Gwamna Radda ya bukaci a rage yawan kwanakin da Alhazai ke yi.
Masu zafi
Samu kari