
Latest







‘Yan bindiga sun kakaba harajin N15m kan garuruwan Katsina, inda suka ce biyan kudin ne kawai zai sanya su daina kashe mutane da yin garkuwa da su a yankin Almu.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda yake marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, baya.

A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da korar daya daga cikin 'ya'yanta, Nafi'u Bala da ke ikirarin cewa shi ne sabon shugabanta.

Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin mataimaka 15 da shugaban hukumar otel otel na Katsina, domin aiwatar da shirin “Gina makomarka da kanka” cikin amana.

Daya daga cikin attajirai a duniya, Bill Gates ya ware gwamnatin jihar Gombe musamman domin yaba mata kan kawo sauyi a bangaren lafiya da sauran wurare.

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da sabon shirin GEEP zagaye na uku mai suna RHGEEP domin tallafawa kanann yan kasuwa da rancen kudi a fadin jihohin Najeriya.

Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta aika da sakon gargadi ga gwamnatin tarayya kan yajin aiki. ASUU ta ce gwamnati ta yi watsi da bukatunta.

Sanata Wadada ya fice daga jam'iyyar SDP saboda rikicin cikin gida da ya ki ci ya ki cinye wa, ya kuma nuna yiwuwar komawa APC tare da goyon bayan Tinubu a 2027.

An tabbatar da rasuwar fitaccen alkalin nan mai tsantsar tausayin jama'a, Frank Caprio a ranar Laraba a kasar Amurka, ya mutu yana da shekaru 88 da haihuwa.
Masu zafi
Samu kari