Latest
Jami’an NDLEA sun kama dan kasuwa, Chijioke Igbokwe da hodar Iblis 81 a cikinsa. An yi masa tiyata bayan da ƙwayoyi 57 sun makale masa bayan kwanaki bakwai.
Wani dan Arewa a shafin sada zumunta ya nuna goyon bayansa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Hakan ya sanya mutane da dama sun yi masa rubdugu.
Tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Reno Omokri, ya lissafa wasu kwasa kwasai da matasan Najeriya ya kamata su karanta a jami'a saboda suna da amfani.
Gwamnati za ta kara kudin wutar lantarki a Najeriya, in ji Verheijen, don jawo masu zuba jari da kuma tabbatar da ingantaccen tsarin samar da wuta.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban jam'iyyar NNPP a Gombe kuma tsohon dan majalisa, Hon. Rambi Ayala ya fice daga cikinta zuwa APC mai mulkin jihar.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motocin haya guda biyu a jihar Ondo. Lamarin ya jawo fasinjoji akalla 30 sun rasu bayan sun kone kurmus.
SERAP ta bukaci Shugaba Tinubu ya binciki batan Naira biliyan 26 daga PTDF da Ma'aikatar Man Fetur a 2021, tare da mayar da kudaden don rage gibin kasafin kudi.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce ba zai yarda da duk wani yunkuri na sauke shi daga matsayin sakataren PDP na ƙasa ba, ya rubuta korafi ga sufetan ƴan sanda.
MURIC ta bukaci jami’an tsaro su dauki mataki kan barazanar da ake yi wa Musulmin Kudu maso Yamma da shugabanninsu kan batun kafa shari’ar Musulunci a yankin.
Masu zafi
Samu kari