Rahotanni sun nuna cewa wuta ta kama a wasu sassan fadar Mai Martaba Sarkin Jema'a da ke garin Kafanchan a jihar Kaduna, an fara kokarin kashe wutar
Rahotanni sun nuna cewa wuta ta kama a wasu sassan fadar Mai Martaba Sarkin Jema'a da ke garin Kafanchan a jihar Kaduna, an fara kokarin kashe wutar
Masana'antar Kannywood ta yi rashin furodusa Nura Sharif (Sharu) a rabar 22 ga Fabrairu, 2026. Ya rasu ne yana shirin tafiya Umra bayan gama aikin SADDIQA.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ba Adam A. Zango kyautar mota inda mawakin ya bayyana farin ciki da godiya, yana rokon lafiya da nasara ga sanatan.
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Anita Joseph, ta bayyana cewa aurenta da MC Fish ya zo ƙarshe, bayan dogon tunani da radadi, yana kawo karshen jita-jita akan aurensu.
Hukumar tace fina-finai ta bukaci fitacciyar jaruma Ini Edo ta sauya taken fim dinta da ake kira 'A Very Dirty Christmas' bayan korafe-korafen CAN da jama’a.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Fitaccen mawakin siyasa, Tijjani Gandu, ya fito fili, ya bayyana gaskiyar alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth bayan bullar wasu hotunansu.
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
An tabbatar da rasuwar fitaccen jarumin masana'antar Nollywood, Duro Michael bayan shafe tsawon lokaci yana fama da jinya, jarumai sun fara alhini.
Fitaccen jarumi a masana'antar Kannywood, Tahir Muhammad Fagge, ya yabawa Ali Nuhu kan gudunmawar da yake ba shi musamman yadda yake fama da jinya.
Labaran Kannywood
Samu kari