Magoya bayan jagoran jam'iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun samo abokin takarar da ya dace da shi a zaben shekarar 2027.
Magoya bayan jagoran jam'iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun samo abokin takarar da ya dace da shi a zaben shekarar 2027.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Fitaccen mawakin siyasa, Tijjani Gandu, ya fito fili, ya bayyana gaskiyar alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth bayan bullar wasu hotunansu.
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
An tabbatar da rasuwar fitaccen jarumin masana'antar Nollywood, Duro Michael bayan shafe tsawon lokaci yana fama da jinya, jarumai sun fara alhini.
Fitaccen jarumi a masana'antar Kannywood, Tahir Muhammad Fagge, ya yabawa Ali Nuhu kan gudunmawar da yake ba shi musamman yadda yake fama da jinya.
Fitacciyar jarumar fina-finai a Najeriya kuma furodusa, Debbie Shokoya ta bayyana cewa tun farko tana mutunta kowane addini, ta musulunta bayan aure.
Fitaccen jarumin Nollywood, Chiwetalu Agu ya musamta labarin da ake eyadawacewa ya yi bankwana da duniya, ya wallafa bidiyonsa don tabbatar da yana raye.
Bayan korafe-korafe kan rashin lafiyar Mato Yakubu, Gwamna Mai Mala Buni ya amince zai ɗauki dawainiyar dukkan kuɗaɗen jinyar jarumi Malam Nata'ala.
Jarumin fina-finan Kannywood, Mato Yakubu, da aka fi sani da Malam Nata’ala, ya bayyana farin ciki bayan samun tallafin kudin jinya daga gwamnatin Nijar.
Labaran Kannywood
Samu kari