Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Iran ta amince za ta mika tarin sinadarin uranium da aka tace sosai, a yarjejeniyar da aka ce shugaban Amurka Donald Trump ya sanar a yaƙin da ake yi.
Jami'an tsaron sirri na Amurka sun yi musayar wuta da wani mutum da ya yi harbi a kusa da fadar White House. Lamarin ya jawo an tsaurara matakan tsaro.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ba zai halarci bikin auren dansa Donald Trump Jr. ba saboda muhimman harkokin gwamnati da rikicin Iran.
Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sallami Firaminista Ousmane Sonko tare da rusa gwamnati bayan watanni ana rikicin siyasa da matsin tattalin arziki.
Shugabar hukumar leken asirin Amurka, Tulsi Gabbard, ta yi murabus daga kan mukaminta. Tulsi Gabbard ta bayyana cewa ta dauki matakin ne domin kula da wani abu.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
Wata tashar rediyo a Birtaniya ta nemi afuwar al'umma bayan kuskuren na’ura ya sanar da mutuwar Sarki Charles III a ranar Talata 19 ga watan Mayun 2026.
Farashin danyen mai na Brent ya sauka zuwa dala 105 yayin da ake ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan rikicin Gabas ta Tsakiya.
Rahotanni sun ce an samu sabani mai zafi tsakanin Shugaba Donald Trump da Benjamin Netanyahu kan sake kai hari Iran bayan tattaunawar sirri mai tsawo.
Labaran duniya
Samu kari