A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce ya yi kokari wurin kawo ƙarshen yaƙin Gaza da ya daɗe yana addabar yankin, inda aka saki fursunoni daga ɓangarori biyu.
An shiga matakin sakin mutane kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Isra'ila da Hamas. Hamas ta saki 'Yan Isra'ila yayin aka saki Falasdinawa da Isra'ila ta kama.
Yayin aure ke kara tsada saboda halin da ake ciki, wasu kasashe sun bullo da shirye shiryen tallafi ga sababbin ma'aurata domin karfafa masu guiwa da jawo matasa.
Fitacciyar jarumar Hollywood, Diane Keaton, ta rasu tana da shekara 79 a California. Ta fito a fina finai da dama ciki har da Annie Hall da ta lashe kyautar Oscar.
Yayin da yarjejeniyar tsagaita wuta ta fara aiki yau Juma'a, an ga al'ummar Falasdinu sun fara kokarim komawa gidajensu da ke Arewacin Gaza duk da an lalata su.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Maria Corina Machado ta samu kambun zaman lafiya na shekarar 2025 bayan tantance mutane da dama. Shugaban Amurka, Donald Trump na cikin wadanda suka nema.
Kasashe bakwai ciki har da Kenya, UAE, da Afirka ta Kudu sun sauƙaƙa wa ’yan Najeriya samun visa, suna ƙarfafa karatu, kasuwanci, da yawon buɗe ido.
A labarin nan, za a ji cewa INTERPOL ta samu hadin kan jami'an kasar Argentina wajen cafke wani dan Najeriya da ake zargi da damfarar dubunnan mata a duniya.
Labaran duniya
Samu kari