Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya nuna fushi kan fitar da rahoton cewa makaman Amurka sun doshi karewa a yaki da Iran, ana farautar mutanen da suka fitar da shi.
Dan majalisar Amurka Andy Ogles ya sha kaye a zaben fidda gwani na Republican a Tennessee duk da goyon bayan Trump, inda Charlie Hatcher ya lashe zaben.
Shugaba Donald Trump ya sanya hannu kan sabbin umarnin zartarwa da ke neman takaita samun zama ɗan ƙasar Amurka ta haihuwa tare da ƙara tsaurara matakai.
An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
Shugaba Donald Trump ya musanta karancin makaman Amurka, ya gargadi masu fallasa bayanan sirri, bayan tabbatar da cewa kasar na kara samar da sababbin makamai.
JD Vance ya ce "Allah ya kiya" Abdulrahman El-Sayed ya zama shugaban Amurka, yayin da ya soki nasarar ɗan takarar Democrat a zaɓen fidda gwani na Michigan.
Abdul El-Sayed ya yi martani ga Donald Trump bayan nasararsa a zaɓen fitar da gwani, yana mai alƙawarin rage tsadar rayuwa da faɗaɗa kiwon lafiya a Michigan.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta dauko batun bude mashigar ruwa ta Hormuz. Ta ce bude mashigar ya rataya kan wasu abubuwan da take bukatar Amurka ta aiwatar.
China ta kakaba wa wasu kamfanonin Amurka takunkumi tare da tsaurara dokar fitar da drones, tana mai cewa martani ne ga matakan da Washington ta ɗauka kan Beijing.
Labaran duniya
Samu kari