Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Zababben Firaministan kasar Hungary, Péter Magyar, ya yi alkawarin cafke Firaministan kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu saboda umarnin ICC kan kisan 'yan Gaza.
Ministar kwadago a gwamnatin Shugaba Donald Trump, Lori Chavez-DeRemer, ta bar mukaminta. Ministar ta rabu da mukaminta ne don kama wank aikin daban.
A yayin da ake sa ran ci gaba da zaman sulhu tsakanin Amurka da Iran a Pakistan, shugaba Donald Trump ya yi barazana a kan kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana kalar yarjejeniyar da za a kulla da Iran. Trump ya bayyana cewa za ta fi wadda aka kulla a baya kyau.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yaki da Iran. Trump ya musanta cewa Isra'ila ce ta sanya ya fara yaki kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Iran ta bayyana cewa ba za ta manta ada irin yaudarar da Amurka ta mata har sau biyu ba ama tsakiyar tattaunawar diflomasiyya, ta ce ba ta shirya komawa sulhu ba.
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Labaran duniya
Samu kari