Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Amurka na neman Iran ta ba da tabbacin cewa ba za ta sake kai hari kan jiragen kasuwanci da ke ratsa mashigar Hormuz ba.
Akalla sojojin Jamhuriyar Nijar 42 sun mutu a hatsarin mota kusa da Madaoua bayan kammala horon da aka yi masu, yayin da wasu 18 ke cikin mawuyacin hali.
X ya sanar da dakatar da shirin rabon kudaden shiga ga masu ƙirƙira daga Satumba 2026 tare da ƙaddamar da sabon shirin lada ga masu wallafa abun ciki na asali.
Hunter Biden ya ce ciwon dajin da mahaifinsa, Joe Biden ke fama da shi ya bazu zuwa ƙasusuwansa, yana haifar masa da ciwo da raunana jikinsa gaba daya.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Kotu a Senegal ta yanke wa yan TikTok uku hukuncin dauri kan zargin cin mutuncin Shugaba Bassirou Diomaye Faye, yayin da aka ci biyu daga cikinsu tarar CFA 500,000.
Babban hafsan sojin Amurka Janar Dan Caine na neman hanyar fita daga yaƙin Iran, yayin da yake ganin ƙarin hare-haren soji na iya jefa Amurka cikin matsala.
Mutane 334 daga ƙasashe 133 za su fafata a gasar Alƙur’ani ta Sarki Abdulaziz a Makkah, inda ake neman kyautar Riyal miliyan 10.26, wato Naira biliyan 3.7.
Donald Trump ya shaida wa masu ba shi gudunmawa cewa yana son mataimakinsa JD Vance ya gaje shi a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Republican a 2028.
Labaran duniya
Samu kari