Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa ya yi kalamai masu kaushi kan firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, yayin wata tattaunawa ta waya.
Sabon rikici ya barke tsakanin Amurka da Iran, sojojin Iran sun kai hari kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Bahrain bayan harin Amurka a Hormuz.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya hana Benjamin Netanyahu kai hari Lebanon bayan tattaunawar da ya yi da kungiyar Hezbollah a ranar Litinin.
A labarun nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Cikin Gida na Isra’ila mai tsatstsauran ra'ayi, Itamar Ben-Gvir ya ba Firaministan Isra'ila shawara kan Amurka.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
A labarin nan, za a ji Amurka ta ware miliyoyin daloli domin bai wa wata kungiya da za ta tattaro mata bayanai a kan cin zarafin addini a Najeriya.
Labaran duniya
Samu kari