Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Donald Trump ya ce Amurka ce ke da cikakken iko kan Mashigar Hormuz, yayin da Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar ba sai Washington ta sauya matsayinta.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
Shugaba Donald Trump ya bukaci Iran ta biya diyya kan asarar da ya ce ta haddasa, yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan sake buɗe Mashigin Hormuz.
Shugaba Donald Trump ya shiga wani jirgi yayin da zai koma Amurka daga Turkiyya. An boye asalin jirgin da ya yi amfani da shi saboda kar Iran ta kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ya kamata a dora alhakin kashe mutanen da aka yi a a Gabas ta Tsakiya kan kasar Jamhuriyar Iran.
Jagoran Iran Mojtaba Khamenei ya nada manyan kwamandojin soji shida a sabbin mukamai, yayin da ake hasashen Mohsen Rezaee zai taka rawa a tattaunawar kasar.
Ayatollah Mojtaba Khamenei ya nada tsoffin manyan jami’an IRGC, Mohsen Rezaee da Mohammed Bagher Zolghadr, a manyan mukaman siyasa a kasar musulunci ta Iran.
Labaran duniya
Samu kari