Kanin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, Almustapha Malami ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi a zaben 2027.
Kanin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, Almustapha Malami ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi a zaben 2027.
Shugaban Amurka ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan jama'a a jami'ar Brown. Donald Trump ya ce daliban da 'yan bindigan suka kashe suna kallonsu daga Aljanna.
Yan Majalisar Dokokin Amurka 31 sun bayyana Shugaba Trump a matsayin jarumi bisa sanya Najeriya a jerin kasashen da ake da babbar matsala kan yancin addini.
Wata kotun Ingila ta yanke hukuncin cewa yaron da ya kai iarar iyayensa ya ci gaba da zama a Ghana har sai ya kammata karatu ya yi jarabawar GCSE.
An kama wani mutum da ya yi wa shugabar ƙasar Mexico, Claudia Sheinbaum, wani mummunan ɗanyen aiki ta hanyar rungumeta da ƙoƙarin sumbatarta a bainar jama’a.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake aiko sako ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
A labarin nan, za a ji wasu abubuwa game da sabon Magajin Garin New York, birni mafi girma a duniya, Zohran Mamdani da ya nuna wa Donald Trump yatsa.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
Hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane tara yayin jirgin sama na dakon kaya ya rikito kan masana'antu a kasar Amurka, ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Labaran duniya
Samu kari