Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Gwamnatin shugaba Donald ta kori shugaban rundunar sojin Amurka, John Phelan. An bayyana cewa ya samu sabani da ministan yakin kasar Amurka, Pete Hegseth.
Fadar White House ta bayyana cewa masu yada wa'adin karin lokacin taagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ba gaskiya suke fada ba, Trump bai sanya lokaci ba.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun matsalolin tattalin arziki sakamakon takaita amfani da intanet da hukumomin kasar Iran suka yi bayan an fara yaƙi.
Iran ta zartar da hukuncin kisa kan wani mutum mai suna Mehdi Farid bayan an same shi da laifin yi wa Isra’ila leƙen asiri da tura bayanan sirri ga Mossad.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Shugaban hukumar leken asirin Isra'ila ta Mossad, David Barnea ya yi magana kan babban jami'in leken asirinsu da ya kira da Mem da ya rasu. Ya taimaka a yaki da Iran
Sanata Ted Cruz ya zargi jami'an Najeriya da haɗa baki wajen kashe Kiristoci a wani taron majalisar dattawan Amurka da aka yi yau 22 ga Afrilu, 2026.
Labaran duniya
Samu kari