Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran ta yi barazanar kashe Benjamin Netanyahu bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei, rikicin ya kara tsananta tsakanin kasashen.
Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran ta yi barazanar kashe Benjamin Netanyahu bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei, rikicin ya kara tsananta tsakanin kasashen.
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Kasashen Amurka da Isra'ila sun kaddamar da hare-hare kan Iran wanda hakan ya jawo barkewar yaki a yankin Gabas ta Tsakiya. Akwai kasashen da ke goyon bayan Iran.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka na iya ruguza wutar lantarkin Iran cikin sa'a guda amma tana kauce wa hakan. Ya ce sojin Iran sun raunata sosai yanzu.
Gwamnatin Amurka tare da jami'an tsaro na cigaba da bincike domin gano Janar William Neil McCasland da ya yi batan dabo, an neme shi amma har yau ba a ganshi ba.
Rahoton leken asirin Amurka ya sake gano cewa duk da barin wutar da ake yi, har yanzu gwamnatin Musulunci ta Iran nan daram kuma tana da goyok bayan yan kasa.
Amurka na amfani da kasashen Musulmi hudu domin shawo kan Iran a yakin da take da Iran. Kasashen su ne Oman, Pakistan, Turkiyya da Masar. Iran ta kafa sharudan 3.
Wasu jiragen dakon mai guda biyu sun kama da wuta a tekun Iraki sakamakon hare-haren Iran wadanda suka jefa kasuwar makamashi cikin fargaba a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Labaran duniya
Samu kari