Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Gwamnatin Tarayya ta yi Allah wadai da kisan wasu 'yan Najeriya biyu a Afirka ta Kudu, tare da neman a gudanar da bincike cikin gaggawa a hukunta masu hannu.
Wasu 'yan Najeriya da suka ƙi barin Afirka ta Kudu bayan wa'adin 30 ga Yunin shekarar 2026 sun ɗauki makamai domin kare kansu yayin rikicin ƙin baƙi.
Gwamnatin Tarayya ta karɓi 'yan Najeriya biyar da aka ceto daga gidan yarin MACA a kasar Côte d’Ivoire, yayin da mutum na shida ya rasu bayan sakinsa.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Wani babba kuma na kusa da jagoran addinin Iran ya ce Mojtaba Khamenei ba zai halarci jana'izar mahaifinsa ba saboda matsanancin barazanar tsaro.
Kasar Vietnam ta fara ba iyaye tallafi, karin hutun haihuwa da wasu alawus bayan soke dokar iyakance haihuwar yara biyu domin kara yawan haihuwa.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban kasar Amurka Donald Trump ya zauna da manyan dakarun tsaron kasarsa domin tattauna ci gaba da kai wa Iran hari.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Sama da mutum 1,300 ne suka mutu a kasashen Turai da suka hada da Faransa, Jamus, Spain da sauransu saboda tsananin zafi da bulla a kasashen a bana.
Labaran duniya
Samu kari