Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Tsohon Firayim ministan kasar Isra’ila, Naftali Bennett, ya ce kasarsa ta shigar da na’urorin Starlink a boye zuwa Iran domin taimaka wa masu zanga-zanga.
Shugaban kasar Turkiyya Raccep Tayyib Erdogan ya ce Kwai babbar barazana a nan gaba idan ba a shawo kan matsalar da ke tsakanin Rasha da Ukraine ba.
Wakilin Trump ya buƙaci FIFA ta maye gurbin Iran da Italiya a gasar cin kofin duniya yau 22 ga Afrilu, 2026, domin gyara alaƙar Amurka da Italiya.
Gwamnatin shugaba Donald ta kori shugaban rundunar sojin Amurka, John Phelan. An bayyana cewa ya samu sabani da ministan yakin kasar Amurka, Pete Hegseth.
Fadar White House ta bayyana cewa masu yada wa'adin karin lokacin taagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ba gaskiya suke fada ba, Trump bai sanya lokaci ba.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun matsalolin tattalin arziki sakamakon takaita amfani da intanet da hukumomin kasar Iran suka yi bayan an fara yaƙi.
Iran ta zartar da hukuncin kisa kan wani mutum mai suna Mehdi Farid bayan an same shi da laifin yi wa Isra’ila leƙen asiri da tura bayanan sirri ga Mossad.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Labaran duniya
Samu kari